Gwamna Abba Kabir Yusuf Ya Rantsar Da Barista Abdulkarim Maude Kwamishinan Shari’a

A safiyar Juma’a, 3 ga oktoba, Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci rantsar da sabon kwamishinan shari’a na jihar, Baristra Abdulkarim Maude SAN, a rukunin gidajen Kwankwasiyya da kw kan titin zuwa Zariya.

SAN (Senior Advocate of Nigeria)

Post masu alaƙa

Muna kashe N150m duk wata kan samar da ruwa —Gwamnan Gombe

Kwankwaso ya amince a ba wa Kudu takarar Shugaban Kasa ta NDC

Yan sandan Kano sun shirya taron masu duwa da tsaki bayan zanga-zanga a Ungogo