Harin Borno: Shettima Ya Ziyarci Maiduguri, Ya Jajanta Wa Sojoji
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya ziyarci Maiduguri a ranar Asabar domin jajanta wa Rundunar Sojin Najeriya da gwamnatin Jihar Borno kan hare-haren da aka kai wa sojoji. An kai hare-haren ne a Benisheikh, Ngamdu da Pulka, inda aƙalla sojoji 18 suka rasu, tare da wasu fararen hula. Shettima, ya ce ya kai ziyarar ne […]


