Shugaban Najeriya Ya Miƙa Ta’aziyyarsa Ga Sarkin Morocco
Shugaba Bola Tinubu ya mika sakon ta’aziyyarsa ga Sarkin Morocco Mohammed na 6, bayan mummunar girgizar kasa da ta afku a kasar a ranar Asabar, wadda ta yi sanadin mutuwar mutane da dama.
Shugaba Bola Tinubu ya mika sakon ta’aziyyarsa ga Sarkin Morocco Mohammed na 6, bayan mummunar girgizar kasa da ta afku a kasar a ranar Asabar, wadda ta yi sanadin mutuwar mutane da dama.