NAHCON ta ɗauki mataki bayan mahajjatan Najeriya sun yi bore kan rashin ingancin abinci
Hukumar Alhazai ta Najeriya (NAHCON) ta sake jaddada aniyarta ta tabbatar da ingancin abincin mahajjata yayin aikin Hajjin 2026 da ake gudanarwa. Wannan dai na zuwa ne bayan da mahajjatan Najeriya suka ƙi cin wani abincin dare da aka tanadar musu ranar Talata a Saudiyya. A cikin wata sanarwa da hukumar ta fitar, NAHCON ta […]