Yan Sanda Sun Tarwatsa Magoya Bayan Sanata Natasha Da Barkonon Tsohuwa
Ƴan sanda sun tarwatsa magoya bayan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, waɗanda suka raka ta zuwa Majalisar Dattawa daga babbar kotun tarayya da ke Abuja, inda suka watsa musu barkonon tsohuwa domin kora su. Magoya bayan sun yi tattaki ne domin raka sanatar zuwa majalisar domin ta koma bakin aikinta. Tun da farko, majalisar ta buɗe ofishin […]