NEMA ta buƙaci jihohi su ɗauki matakan kariya daga ambaliya
Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya ta yi kira ga gwamnonin jihohi da u fara ɗaukan matakan riigakafi da nufin kaucewa matsalar ambaliya sakamakon hasashen da aka yi cewa fiye da jihohi 30 na iya fuskantar gagarumar matsalar ambaliya a daminar bana. A cewar saƙon da NEMA ta wallafa a shafinta na X, Shugabar […]