NEMA a Jihar Kano Ta Gudanarwa da Taron Bita Na Kwana 1 Ga Kafafen Yada Labarai

Hukumar Ba da Agajin Gaggawa da Gudanarwa ta gudanar da Taron bita na kwana daya Akan tattaunawa tare da kungiyoyin yada labarai da mai magana da yawun hukumomin mayar da martani daga Kano da jigawa kan rawar da kafafen yada labarai ke takawa wajen magance bala’i.

Post masu alaƙa

Da Fulani Aka Kama da Wuraren ƙera Makamai a Filato, da War Haka Duniya ta Dauka:-Zagazola Makama

Gwamna Bala Mohammed ya canja sheka daga jam’iyar PDP zuwa jam’iyyar APM

Gwamnatin Jihar Jigawa ta raba rancen naira miliyan dubu huɗu