NIJERIA

Garuruwan Da Ke Cikin Haɗarin Ambaliya Saboda Kogin Neja

Hukumar kula da harkokin ruwa ta Najeriya ta yi gargaɗi kan barazanar aukuwar ambaliya sakamakon tumbatsar madatsun ruwa a wasu jihohin ƙasar. Hukumar Nigeria Hydrological Services Agency (NiHsa ) ta yi kira ga jama’ar da ke zaune a wuraren da abin ka iya shafa da su gaggauta tashi daga wuraren kafin aukuwar ambaliyar da ake […]

Read more