Hakimai ku nisanci siyasa ku yi shugabanci cikin adalci — Sultan
Mai Alfarma Sarkin Musulmin Najeriya, Sultan Muhammadu Sa’ad Abubakar III , ya gargaɗi sababbin Hakimai da aka naɗa a Jihar Sakkwato da su nesanta kansu daga sha’anin siyasa, inda ya jaddada nauyin da ke kansu na kasancewa shugabanni ga kowa ba tare da duba banbancin ra’ayi ba. Da yake jawabi a ranar Alhamis a fadarsa da ke […]