Jigawa na da ƙarfin samar da sama da kashi 50 cikin 100 na buƙatar shinkafar Najeriya – Shugaban NUJ
Shugaban Ƙungiyar ’Yan Jarida ta Najeriya (NUJ), Kwamared Alhassan Yahaya, ya yi kira ga gwamnonin jihohin Najeriya su yi koyi da yadda Gwamnatin Jihar Jigawa ke zuba jari a fannin noma da sauran harkokin samar da arziki, domin magance matsalar ƙarancin abinci da samar da ayyukan yi. Shugaban NUJ ya yi wannan kiran ne a […]