Obasanjo

Dalilin Da Ya Sa Muka Ziyarci Obasanjo — Turaki

Shugaban jam’iyyar PDP) na ƙasa, Taminu Turaki, ya bayyana cewa sun kai wa tsohon Shugaban Ƙasa Olusegun Obasanjo, ziyara domin neman shawarwari da goyon baya gabanin zaɓen 2027. Turaki, wanda ya zama sabon shugaban jam’iyyar PDP kwanan nan, ya ziyarci Obasanjo a garin Abeokuta, da ke Jihar Ogun, tare da wasu manyan shugabannin jam’iyyar, ciki […]

Read more

Ba Don Ni Ba Da Abacha Ya Kashe Obasanjo — Gowon

Tsohon Shugaban Najeriya, Janar Yakubu Gowon, ya bayyana yadda ya haƙurƙurtar da marigayi Janar Sani Abacha a kan kada ya kashe takwaransa, Olusegun Obasanjo da aka yi zargi da kitsa juyin mulki a shekarar 1995. Gowon ya bayyana hakan ne wani biki na maraba da gabatowar shagulgulan Kirsimeti wanda Gwamnatin Jihar Filato ta shirya.Gowon wanda […]

Read more

Najeriya Sabon Jini Take Buƙata ~ Obasanjo

Tsohon shugaban ya bayyana hakan a wurin wani taro a jihar Legas, inda ya koka da yadda rashin tsaro a ƙasar nan ke ci gaba da jefa mutane cikin fargaba da yunwa. Domin magance wannan matsala, Obasanjo ya ce akwai buƙatar kyakkyawan jagoranci da ai inganta rayuwar al’umma. Ya ce za a iya samar da […]

Read more