Majalissar dinkin duniya ta ce miliyoyin mutane a Najeriya na iya fuskantar matsananciyar yunwa
Majalisar Ɗinkin Duniya ta yi gargaɗin cewa miliyoyin ’yan Najeriya na iya fuskantar matsananciyar yunwa a watanni masu zuwa sakamakon matsalar tsaro, rikice-rikice da kuma tsadar rayuwa da ke ƙaruwa a faɗin ƙasar. Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya (OCHA), ta ce iyalai da dama za su shiga wani yanayi da ka […]