Babban Labari
Labarai
Buhari Ya Rayu Cikin Sadaukarwa Ga Najeriya – Yemi Osinbajo
Mataimakin shugaban Najeriya Farfesa Yemi Osinbajo ya miƙa ta’aziyyarsa bisa rasuwar tsohon maigidansa, Muhammadu Buhari. Osinbajo ya kasance abokin takarar Buhari a zaɓukan shugaban ƙasa na 2015 da 2019, kuma ya yi aiki a matsayin mataimakin shugaban kasa tare da Buhari na shekara takwas. A saƙon ta’aziyyar da ya aike, tsohon mataimakin shugaban ƙasar ya […]

