Hukumomi a Nijar sun nemi ƴan ƙasar su yi wa jami’an tsaro uziri
A jamhuriyar Nijar hukumomin tsaron ƙasar na kira ga al’ummar yankunan da ke fama da matsalolin tsaro da su yi uzuri ga dakarun ƙasar dangane da jinkirin zuwan jami’an tsaro idan aka kai hari, kamar yadda al’ummar ƙasar suka gani. Minista tsaron ƙasar ne Janar Salifou Mody ya bayyana hakan yayin wata hira da ya […]