Mahaifin wanda ake zargi da jagorantar kisan mutane 7 ya ce a gaggauta yanke masa hukunci
Mahaifin Umar, guda daga cikin matasan da a ke zargi da yi wa Fatima Abubakar kisan gilla, da ya’yanta 6, a unguwar Chiranci Dorayi gidan Kwari, da ke karamar hukumar Kumbotso a Kano, ya ce, ba zai je kotu a yayin shari’a a kan zargin da a ke yi wa ɗan na sa ba. Mahaifin […]