NDLEA TA Gina Gidan Gyaran Tarbiyyar ‘Yan Shaye-shaye A Kano
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA reshen jihar Kano ta gina wajen gyaran tarbiyar wadanda suka fada harkar shaye-shaye a jihar.
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA reshen jihar Kano ta gina wajen gyaran tarbiyar wadanda suka fada harkar shaye-shaye a jihar.
Shugaban Gidauniyar Tallafawa Mabukata Daga Tushe (Grassroot Care and Aid Foundation GCAF) Ambasada Auwalu Muhd Danlarabawa ya yi kira ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya karshen yawaitar masu Shaye-Shayen kwayoyi a fadin Najeriya.