Injin Casar Shinkafa Ya Halaka Wata Mata A Gombe
Wata matar aure mai suna Hauwaʼu Abubakar, ’yar shekara 32, ta riga mu gidan gaskiya bayan da injin casar shinkafa ya ja rigarta a Tumu, cikin Ƙaramar Hukumar Akko ta Jihar Gombe.
Wata matar aure mai suna Hauwaʼu Abubakar, ’yar shekara 32, ta riga mu gidan gaskiya bayan da injin casar shinkafa ya ja rigarta a Tumu, cikin Ƙaramar Hukumar Akko ta Jihar Gombe.
Gwamnatin Najeriya ta ce ta tanadi wani adadi mai yawa na manyan buhunan shinkafar da za a sayar a sassan kasar da nufin samar da sauki ga jama’ar ta.
Wani kamfanin Najeriya mai suna EGTA Investment Limited, ya ƙulla yarjejeniya da wani rukunin kamfanonin ƙasar Ghana da ake kira Jospong Group of Companies, da nufin haɓaka noma.