Injin Casar Shinkafa Ya Halaka Wata Mata A Gombe

Wata matar aure mai suna Hauwaʼu Abubakar, ’yar shekara 32, ta riga mu gidan gaskiya bayan da injin casar shinkafa ya ja rigarta a Tumu, cikin Ƙaramar Hukumar Akko ta Jihar Gombe.

DSP Buhari Abdullahi

Muhammad Danjuma

Bello Yahaya

Post masu alaƙa

An kashe mutum saboda Naira 200 a Ogun

Masu ruwa da tsaki na APC a jihar Akwa Ibom sun yi watsi da tsarin tsayar da ɗan takara ta maslaha

Makarantar kurame ta Katsina ta lashe gasar wasannin guragu ta gwamna Radda