Shugaba Tinubu Ya Jinjina Wa Haƙuri Da Juriyar ‘Yan Najeriya
Shugaba Bola Ahmed Tinubu, ya jinjinawa wa ’yan Najeriya ya kuma tabbatar musu da cewa sadaukarwarsu za ta haifar da sakamako mai tasirin gaske nan ba da jimawa ba.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu, ya jinjinawa wa ’yan Najeriya ya kuma tabbatar musu da cewa sadaukarwarsu za ta haifar da sakamako mai tasirin gaske nan ba da jimawa ba.
Bola Ahmed Tinubu ya wuce birnin Paris na ƙasar Faransa daga birnin Landan na Birtaniya a yau Juma’a.