Jamhuriyar Nijar Ta Fice Daga Kawancen Yakar ‘Yan Ta’addan Boko Haram
Gwamnatin mulkin sojin Jamhuriyar Nijar karkashin jagorancin Janar Abdurrahmane Tchiane ta bayyana janye dakarunta daga rundunar Hadin Gwiwa mai yaki da Boko Haram a yankin Tafkin Chadi.