TIFA

Yadda wata tifa ta take mutum 2 a kan babur a Jos

Mutum biyu sun rasa rayukansu bayan da wata tifa ta murƙushe babur ɗin haya da suke kai a Mahaɗar Infant Jesus da ke kan titin Rukuba, a Ƙaramar Hukumar Jos ta Arewa da ke Jihar Filato. Da yammacin ranar Laraba ne lamarin ya faru a daidai lokacin da mazauna yankin ke komawa gidajensu bayan kammala […]

Read more

Motar Tifa Ta Murƙushe Dalibai Biyu A Bayelsa

Wasu mutum biyu da ake zargin ɗaliban jami’a ne a Jihar Bayelsa sun mutu bayan wata mota ƙirar tifa ta murƙushe su lokacin da suke kan babur mai ƙafa uku a kan hanyar Tombia zuwa Ammassoma. Daily Trust ta samu rahoton cewa haɗarin wanda ya afku a ranar Talata, ya kuma sa wasu fasinjojin da […]

Read more