Shugaba Tinubu Ya Ciwo Bashin Tiriliyan 50 Kawo Yanzu
A watanni 19 na mulkin Shugaba Bola Ahmed Tinubu a mulkin Najeriya, ƙididdiga ta tabbatar da cewa gwamnatinsa ta ciyo bashin da ya haura Naira tiriliyan 50, wanda ya zarce rabin wanda ta gada.
A watanni 19 na mulkin Shugaba Bola Ahmed Tinubu a mulkin Najeriya, ƙididdiga ta tabbatar da cewa gwamnatinsa ta ciyo bashin da ya haura Naira tiriliyan 50, wanda ya zarce rabin wanda ta gada.
Jami’an EFCC sun kama tsohon gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa bisa zargin karkatar da naira biliyan dubu daya da biliyan dari uku wato tiriliyan 1.3.