Tag: YAHYA BELLO

Babban Labari Labarai

Kotu ta ba Yahaya Bello damar tafiya Umara a watan azumi

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta ba tsohon gwamnan Jihar Kogi, Yahaya Bello, izinin tafiya Saudiyya domin yin Umara a kwanaki 10 na watan Ramadan mai kamawa. A yayin zaman kotun na ranar Alhamis, alkalin kotun, Mai Shari’a Emeka Nwite ya bayar da umarnin a saki fasfo ɗin tafiya na tsohon gwamnan, wanda yake a […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai