Babban Labari
Labarai
Kotu ta ba Yahaya Bello damar tafiya Umara a watan azumi
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta ba tsohon gwamnan Jihar Kogi, Yahaya Bello, izinin tafiya Saudiyya domin yin Umara a kwanaki 10 na watan Ramadan mai kamawa. A yayin zaman kotun na ranar Alhamis, alkalin kotun, Mai Shari’a Emeka Nwite ya bayar da umarnin a saki fasfo ɗin tafiya na tsohon gwamnan, wanda yake a […]

