Babban Labari
Ana ci gaba da ƙidaya ƙuri’a bayan kammala zaɓen gwamnan jihar Ekiti
Ana ci gaba da ƙidaya ƙuri’a bayan kammala zaɓen gwamnan jihar Ekiti da ke kudu maso yammacin Najeriya. Rahotonni sun ce al’ummar jihar da dama ne suka fita domin kaɗa ƙuri’unsu a zaɓen na yau da aka gudanar a faɗin ƙananan hukomomin jihar 16. Bayanai sun ce tun da misalin ƙarfe 7 na safe masu […]

