Zamfara

An gabatar da jirage marasa matuƙa na ARCO Worldwide Services Limited domin ƙarfafa aiyukan tsaro a Arewa maso Yammancin Nijeriya.

A yayin da matsalar rashin tsaro ke ci gaba da addabar yankin Arewa maso Yammacin Najeriya, rundunar yan sandan Najeriya ta buɗe wani babban taron tsaro a Gusau, babban birnin Jihar Zamfara, domin duba ƙalubalen tsaro tare da tattauna hanyoyin da za a bi wajen shawo kansu. Taron mai taken “Appraising the Security Challenges in […]

Read more

Sojoji sun ceto mutum 48 da aka sace a Zamfara

Dakarun rundunar haɗin gwiwa ta Operation FANSAN YAMMA sun ceto mutum 48 da aka yi garkuwa da su bayan sun fatattaki ’yan bindiga da suka kai hari ƙauyen Magami da ke Ƙaramar Hukumar Kaura Namoda a Jihar Zamfara. Sojojin sun ce sun samu kiran neman agaji da sanyin safiyar Lahadi cewa wasu ’yan bindiga masu […]

Read more

Yan bindiga sun sace shugaban ƙaramar hukuma a Zamfara

Wasu da ake zargin ’yan bindiga ne sun sace Shugaban Ƙaramar Hukumar Bungudu ta Jihar Zamfara, Alhaji Nura Umar Bungudu, bayan sun kai hari gidansa cikin dare a ranar Alhamis. Rahotanni sun ce maharan sun kawo harin ne har cikin garin Bungudu, inda suka nufi gidan shugaban ƙaramar hukumar da ke unguwar Zango, kusa da […]

Read more

Sojoji Sun Cafke Shugaban ’Yan Bindiga A Zamfara

Dakarun Sojin Najeriya, sun kama Kachalla Halilu wanda ake zargin ɗaya daga cikin shugabannin ’yan bindiga ne a Jihar Zamfara. Rahotanni sun ce sojojin sun kama shi ne a wata kasuwar mako-mako da ke garin Shinkafi, bayan sun samu sahihan bayanan sirri game da inda yake. Majiyoyi sun bayyana cewa dakarun rundunar sojin yankin sun […]

Read more

Sojojin Najeriya sun ceto mutum 31 da aka sace a Zamfara

Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarunta na Operation FANSAN YAMMA sun ceto mutane 31 da aka yi garkuwa da su tare da kashe ‘ƴan ta’adda’biyar a wasu hare-haren da suka kai a jihohin Zamfara da Katsina. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da rundunar ta fitar a ranar 29 ga Mayun 2026. A cewar […]

Read more