DSP Hussaini Abdullahi Ya Zama Sabon Mai Magana Da Yawun Rundunar Yan Sandan Shiya Ta Daya Zone One Kano.
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta sanar da naɗe-naɗen sabbin masu magana da yawun rundunar wasu shiyyoyi, ciki har da naɗin DSP Hussaini Abdullahi a matsayin sabon mai magana da yawun rundunar yan sandan shiya ta daya wato Zone 1, Kano. DSP Hussaini Abdullahi, wanda ya maye gurbin CSP Bashir Muhammad, ya kasance mataimakin kakakin rundunar […]