• Home  
  • Ƙungiyar ‘Yan Jaridu Ta Ƙasa, NUJ, Ta Taya Sabon Hadimin Gwamnan Kano Murna
- Labarai

Ƙungiyar ‘Yan Jaridu Ta Ƙasa, NUJ, Ta Taya Sabon Hadimin Gwamnan Kano Murna

Sanarwar taya murnar wacce ta samu sa-hannu ciyaman ɗin ƙungiyar kwamared Abbas Ibrahim da sakataren ƙungiyar kwamared Abba Murtala waɗanda suka ce an ajiye ƙwarya a gurbinta saboda irin ƙwarewa da yake da ita.

Ƙungiyar ‘Yan Jaridu, NUJ, Ta Ƙasa Ta Taya Sabon Hadimin Gwamnan Kano Murna

Ƙungiyar ‘Yan Jaridu ta ƙasa reshen jihar Kano ta taya sabon jami’in yaɗa labarai na gwamnan jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf.

Sanarwar taya murnar wacce ta samu sa-hannu ciyaman ɗin ƙungiyar kwamared Abbas Ibrahim da sakataren ƙungiyar kwamared Abba Murtala waɗanda suka ce an ajiye ƙwarya a gurbinta saboda irin ƙwarewa da yake da ita.

Ƙungiyar ta yi wa Sunusi Bature Dawakin Tofa fatan zai gudanar da ayyukansa cikin nasara.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai