• Home  
  • Rundunar ‘Yan Sanda Ta Bazama Domin Cafke Kwamishinan Zaɓen Adamawa
- Labarai

Rundunar ‘Yan Sanda Ta Bazama Domin Cafke Kwamishinan Zaɓen Adamawa

Babban Sufeton ‘yan sandan Najeriya Usman Alkali Baba, ya umurci wata tawagar ‘yan sanda ta yi aiki tare da hukumar zaben Najeriya, wajen bincike da kuma gurfanar da shugaban hukumar zabe na jihar Adamawa

Babban Sufeton ‘yan sandan Najeriya Usman Alkali Baba, ya umurci wata tawagar ‘yan sanda ta yi aiki tare da hukumar zaben Najeriya, wajen bincike da kuma gurfanar da shugaban hukumar zabe na jihar Adamawa da aka dakatar, Hudu Yunusa Ari.

Wanna ya biyo bayan rahoto da aka samu na cewa an neme shi Hudu Yunusa Ari an rasa, domin baya ansa wayarsa.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai