• Home  
  • An Dakatar Da Shugaban Ƙaramar Hukumar Gwale
- Labarai

An Dakatar Da Shugaban Ƙaramar Hukumar Gwale

Majalisar Dokokin Jihar Kano ta dakatar da Shugaban Ƙaramar Hukumar Gwale Khalid Ishaq Ɗiso

Majalisar Dokokin Jihar Kano ta dakatar da Shugaban Ƙaramar Hukumar Gwale Khalid Ishaq Ɗiso, na tsawon watanni uku bisa zarginsa da wasu laifuffuka kamar yadda za ku ji cikakken bayani a cikin rahoton da Hassan Abdu Mai Blouse ya haɗa mana.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai