Tirela Ta Yi Ajalin Mutane 23
Wasu mutane 23 sun gamu da ajalinsu a wani hatsari da ya rutsa da su a gadar sama ta Muhammadu Buhari da ke hotoro kan hanyar Kano zuwa Maiduguri a ranar Juma’ar da ta gabata.
Wasu mutane 23 sun gamu da ajalinsu a wani hatsari da ya rutsa da su a gadar sama ta Muhammadu Buhari da ke hotoro kan hanyar Kano zuwa Maiduguri a ranar Juma’ar da ta gabata.
Gwamnatin jihar Jigawa ta ƙulla ƙawance da kamfanonin samar da dabino na ƙasar Saudiyya da kamfanin Netay Agro-Tech a Najeriya domin bunƙasa noman dabino a jihar.
Dangote ya ce fitar da kayayyaki zuwa kasuwannin duniya, ciki har da Saudiyya, ya nuna irin kayayyakin da matatar ta ke samarwa.
An bayyana cewa gwamnatin Najeriya ta Ware Biliyan 252 Don Kammala Aikin Titin Abuja-Kaduna-Kano
Al’ummar garin Rimin Zakara dake jihar Kano, maza da mata, sun fito domin bayyana damuwarsu kan rashin biyan su diyyar gonaki da gidajensu
Shahararre kuma tsohon ɗan wasan ƙungiyoyin ƙwallon kafa, Sporting CP da Manchester United da Real Madrid, da Juventus wato Cristiano Ronaldo ya yi wasu kalamai bayan ƙungiyarsa ta Al Nassr ta zazzaga kwallaye a gasar Saudi Pro League.
Agogon da ke hasashen tashin duniya ya ƙara matsawa da daƙiƙa ɗaya, inda yanzu ya rage daƙiƙa 89 ko kuma minti ɗaya da sakan 20 kafin tashin duniya, lokaci mafi kusa da ya taɓa kaiwa.
Masarautar Gidan Igwai ta dakatar da Usman Umar wanda akafi saninsa da (SOJA BOY) daga sarautar Yariman Gidan Igwai dake jihar Sokoto da Masarautar ta bashi a baya.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano, ta kama matasa masu tarin yawa, a unguwar sheka, sakamakon ricikin fadan daba da ya kaure a tsakanin su.
Kananan Hukumomi 774 na fadin Najeriya na fuskantar barazanar rasa samun kudadensu na wata-wata kai tsaye daga asusun gwamnatin tarayya.