Mujahid Wada Guringawa

Sojoji Sun Halaka Yan Boko Haram Shida A Borno

Rundunar sojin Najeriya ta tabbatar da kisan mayaƙan Boko Haram shida a lokacin da suka daƙile wani hari da mayakan ƙungiyar suka yi yunƙurin kai wa wani sansanin soji a jihar Borno da ke arewa maso gabashin Najeriya. Cikin wata sanarwa da Laftanar Kalan Sani Uba, jami’in hulda da jama’a na rundunar haɗin kai mai […]

Read more

Gwamnan Kano Ya Umarci Kananan Hukumomi Su Riƙa Shirya Tarukan Tsaro

‎Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya buƙaci shugabannin ƙananan hukumomin jihar su riƙa shirya tarukan tsaro domin ƙarfafa tsaro tsakanin garuruwan jihar. Cikin wata sanarwa da daraktan yaɗa labaran gwmanan, Sanusi Bature Dawakin Tofa ya fitar, Gwamnan Abba Kabir ya jaddada muhimmancin tattara bayanan sirri da musayarsu a tsakanin al’umman garuruwa da jami’an tsaro. […]

Read more

Gwamnan Osun Ya Buƙaci Tattaunawa Tsakanin Najeriya Da Amurka

Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke ya yi kiran sabunta tattaunawar diplomasiyya tsakanin Najeriya da Amurka, yayin da ake samun ƙaruwar nuna yatsa tsakanin ƙasashen biyu. Cikin wata sanarwa da kakain gwamnan, Olawale Rasheed ya fita,, Gwamnan Adeleke ya buƙaci a tattauna kan barazanar da Shugaban Amurka ya yi a baya-bayan nan kan kai wa Najeriya […]

Read more

Sojoji Sun Kashe Yan Bindiga 19 A Kano

Dakarun Rundunar Sojin Najeriya sun daƙile wani harin ’yan bindiga a ƙaramar hukumar Shanono da ke Jihar Kano, inda suka yi nasarar hallaka 19 daga cikin ’yan ta’addan. Bayanai sun ce sojojin ƙarƙashin rundunar haɗin gwiwa ta Operation MESA sun fafata da ‘yan bindigar ne da yammacin ranar Asabar bayan samun bayanan sirri kan motsinsu […]

Read more