Zubaidah Abubakar Ahmad

This is Zubaidah Abubakar Ahmad, a multimedia journalist from Tarauni, Kano, dedicated to reporting on health matters and the experiences of women and children.

Ranar Kula Da Tsaftar Baki Ta Duniya 2025

Majalisar dinkin duniya ta ware ranar 20 ga watan Maris na kowacce shekara a matsayin ranar kula da lafiya da kuma tsaftar baki ta duniya. An fara ayyana ranar kula da lafiyar baki da hakora ne a shekarar 2007 amma ba a fara bikin ranar ba sai a shekarar 2013.. An ware ranar ce don […]

Read more

Jijjiga: Ciwon Da Ya Daɗe Yana Yi Wa Mata Kisan Mummuƙe

Cutar jijjiga lalura ce da mata ke fuskanta a lokacin haihuwa, inda suke jijjiga da yunƙurin tauna harshe da sauran su.  A wani rahoto da ma’aikatar lafiya ta Najeriya ta fitar a watan Oktoban shekarar 2024 game da hanyoyin kariya daga kamuwa da cutar jijjiga. Hukumar kula da bada shawarwari akan cutar jijjiga ta kasa” […]

Read more

Abubuwan Da Suke Sa Yawan Bari

Kwararriyar likitan jarirai Efunbo Dosekun ta bayyana wasu hanyoyin da mata za su kiyaye domin guje wa haihuwar bakwaini dayin ɓarin ciki. Efunbo wacce ita ce shugaban likitocin asibitin wayar da kan mutane hanyoyin kula da jarirai da yara kanana ta bayyana haka yayin tattauna wa da maneman labara. Likitar ta ce cin abincin dake […]

Read more

Ana Zargin An Cire Mahaifar Wata Mata A Kano

Wata mata mai suna Maimunat Ibrahim ta ce likitocin asibitin Aminu Kano sun cire mata mahaifa da Jaririn ta ba tare da sanina ba. Maimunat ta bayyana hakan ne a shirin yamma na Brekete Family na ranar Al-hamis ɗin da ta gabata, wanda Human Right Radio Abuja ke gabatarwa. Mahaifiyar ta ce, “Na kwashe kwana […]

Read more