Labarin Yi Wa Kiristoci Kisan Kiyashi A Najeriya Ƙarya Ne – Sarkin Musulmi
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Muhammad Sa’ad Abubakar III, ya bayyana cewa babu wasu bayannan da ke nuna cewa an yi wa masu bin wani addini ko Krista ko Musulmi kisan ƙare dangi a Najeriya. Sarkin ya faɗi hakan ne a yayin buɗe taron Majalisar Sarakunan Arewa a Birnin Kebbi, 2025. Sarkin ya ce, “Babu yadda […]










