Labarai

Babban Labari Labarai

Muna Buƙatar Masu Fassara A Asibitoci : Kurame

Al’ummar kurame sun koka bisa matsalolin da suke fuskanta a fannin kiwon lafiya, sakamakon rashin masu yi musu fassara a asibitoci a Jihar Yobe. Malam Kolo Abba, Shugaban Ƙungiyar Kurame a Ƙaramar Hukumar Damaturu, ya ce kurame majinyatan sukan koƙarta wajen fahimtar ƙa’idojin likitoci da na kiwon lafiya, amma duk da hakan suna cikin haɗari. […]

Babban Labari Labarai

Majalisar Dokokin Jihar Kano Ta Amince Da Karin Naira Biliyan 215.3 A kasafin Kudin 2025

Majalisar Dokokin Jihar Kano ta amince da ƙwarya-ƙwaryan kasafin kuɗi na naira biliyan 215.3 bayan tattaunawar da ƴan majalisar suka gudanar a zaman majalisa na yau Litinin. Wannan amincewa ta biyo bayan buƙatar da Gwamnan Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya aika, inda Kakakin majalisar, Jibril Ismail Falgore, ya jagoranci zaman. A wata sanarwa da […]

Babban Labari Labarai

Rundunar Yan Sandan Kano Ta Bayyana Nasarori Tare Da Kama Mutane 107 A Shirin Ta Na Operation Kukan Kura

Rundunar yan sandan jihar Kano, ta bayyana gagarumar nasarar data samu, na kama wadanda ake zargi da aikata laifuka mabambanta su 107 a fadin kananan hukumomin jihar 44. Kwamishinan yan sandan jihar Kano, CP Ibrahim Adamu bakori, ne ya bayyana hakan lokacin da yake yi wa manema labarai Karin haske a shelkwatar rundunar dake unguwar […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000