Zulum ya bayyana Gubio a matsayin wanda ya fi so ya gaje shi
Gwamna Babagana Umara Zulum na Jihar Borno, ya bayyana tsohon kwamishinan ayyuka na jihar, Mustapha Gubio, a matsayin wanda ya fi so ya gaje shi a Zaɓen 2027, a ƙarƙashin inuwar jam’iyyarsu ta APC. Mai magana da yawun gwamnan, Dauda Iliya, ya tabbatar da hakan, yana mai cewa Gubio ya kai wa gwamnan ziyara bayan […]









