Daga Masu Karatu

Wani mummunan hatsarin mota da ya faru a kan babban titin Calabar

Daliban Jami’ar Kuros Ribas uku da ma’aikaci daya sun rasu a wani mummunan hatsarin motaWani mummunan hatsarin mota da ya faru a kan babban titin Calabar zuwa Itu a jihar Kuros Ribas ya yi sanadiyar mutuwar daliban Jami’ar uku da kuma ma’aikacin jami’ar daya.Hatsarin ya faru ne sa’ilin da wata motar bas kirar coaster da […]

Read more

Hukumar NNPC Da Matsalar Makamashi A Najeriya

Da sunan Allah mai girma, tsira da amincin Sa su tabbata ga farin jakada da iyalin sa, da sahabban sa da wadanda suka bisu da kyautatatawa har zuwa ranar lahira.  Bayan haka, a yau bayanin mu zai kalli hukumar haqowa, tacewa da sayar da man fetur ta kasa, wato NNPC. Sanin kowa ne cewa wannan […]

Read more