Daga Masu Karatu

Hukumar NNPC Da Matsalar Makamashi A Najeriya

Da sunan Allah mai girma, tsira da amincin Sa su tabbata ga farin jakada da iyalin sa, da sahabban sa da wadanda suka bisu da kyautatatawa har zuwa ranar lahira.  Bayan haka, a yau bayanin mu zai kalli hukumar haqowa, tacewa da sayar da man fetur ta kasa, wato NNPC. Sanin kowa ne cewa wannan […]

Read more