Labarai

Ranar Kula Da Tsaftar Baki Ta Duniya 2025

Majalisar dinkin duniya ta ware ranar 20 ga watan Maris na kowacce shekara a matsayin ranar kula da lafiya da kuma tsaftar baki ta duniya. An fara ayyana ranar kula da lafiyar baki da hakora ne a shekarar 2007 amma ba a fara bikin ranar ba sai a shekarar 2013.. An ware ranar ce don […]

Read more

NLC Ta Buƙaci Shugaba Tinubu Ya Mayar Da Fubara Kan kujerarsa

A ranar Talata ne, Shugaba Tinubu ya sanar da sanya dokar ta-ɓaci a Jihar Ribas, inda ya bayyana cewa rikicin siyasar jihar yana barazana ga zaman lafiya da tsaron al’umma.

Wannan mataki ya janyo ce-ce-ku-ce a faɗin Najeriya, inda mutane da dama ke ganin hakan bai dace da kundin tsarin mulki ba.

Ƙungiyoyin NLC da TUC sun buƙaci Shugaba Tinubu da ya gaggauta janye wannan mataki, don kada ya jefa Najeriya yanayin saɓa wa doka a nan gaba.

Read more