Gwamnatin Kano Ta Kaddamar Da Rabon Shinkafar Dangote
Gwamnatin jihar Kano ta kaddamar da rabon tallafin shinkafa ga mutum 120000 wanda gidauniyar Aliko Dangote ta samar, kamar yadda ta sa ba, a duk shekara.
Gwamnatin jihar Kano ta kaddamar da rabon tallafin shinkafa ga mutum 120000 wanda gidauniyar Aliko Dangote ta samar, kamar yadda ta sa ba, a duk shekara.
Rundunar ‘yan sandan Najeriya reshen jihar Kano ta karrama daya daga cikin ma’aikatan tashar MUHASA TV da Rediyo Mujahid Wada Guringawa bisa kwazo da jajircewa da ya ke yi wurin gudanar da ayyukansa.
’Yan bindiga sun sace gwarzon gasar karatun Alƙur’ani, Abdulsalam Rabi’u Faskari, tare da mahaifinsa da ’yan uwansa a Jihar Katsina.
Jami’an tsaro da ke rakiyar tawagar Gwamnan Jihar Borno, Babagana Umara Zulum, sun daƙile wani harin Boko Haram a kusa da garin Gujba a Jihar Yobe.
Daniel Bwala mai Bai Wa Shugaba Bola Tinubu Shawara Kan Harkokin Yaɗa Labarai, ya ce akwai yiwuwar ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar LP a zaɓen 2023, Peter Obi, ya koma jam’iyyar APC mai mulki.
Rundunar ’Yan Sandan Babban Birnin Tarayya, ta kashe wani ƙasurgumin ɗan bindiga, Salisu Mohammed, wanda aka fi sani da Dogo Saleh, a wani artabu da suka yi da shi a dajin Gidan-Abe da ke kan iyakar Bwari da Kaduna.
Aƙalla mutane 26 ne suka riga mu gidan gaskiya sakamakon ɓarkewar cutar Sanƙarau a wasu ƙananan hukumomi huɗu na Jihar Kebbi Arewa maso Yammacin tarayyar Najeriya.
Gamayyar ƙungiyoyin manyan makarantu na gwamnatin Jihar Adamawa sun tsunduma yajin aikin sai baba ta gani a jiya Talata, 11 ga watan Maris. Ma’aikatan manyan makarantun da suka haɗa da masu karantarwa da waɗanda ba sa karantarwa sun shiga yajin aiki ne bayan wa’adin yajin aikin gargaɗi na kwanaki bakwai da ya ƙare a jiya […]
Majalisar Wakilai ta bai wa Hukumar Sadarwa ta NCC umarnin rufe duk wasu shafukan intanet masu nuna batsa a Nijeriya. Majalisar ta ba da wannan umarni yayin zamanta na yau Talata, inda ta nemi hukumar sadarwar ta umarci duk kamfanonin da ke samar da intanet su rufe duk wasu shafukan intanet da ke nuna hotuna […]
Hukumar kula da aiyukan yan sanda ta kasa, Police Service Commision (PSC) ta amince nadin CP Ibrahim Adamu Bakori, a matsayin sabon kwamishinan yan sandan jihar Kano. Sabon kwamishinan yan sanda Ibrahim Bakori, shi ne zai maye gurbin, AIG Salamn Dogo Garba , wanda ya samu Karin girma daga kwamishinan yan sanda zuwa mataimakin babban […]