Babu Kawancen Da NNPP Ta Kulla Da Wata Jam’iyyar — Kwankwaso
Jagoran jam’iyyar NNPP a Najeriya Sanata Rabi’u Kwankwanso ya ce suna jin daɗin jam’iyyarsu, kuma a halin da ake ciki babu wani ƙawance da suka ƙulla da wata jam’iyya. Yayin da yake jawabi a wajen taron majalisar ƙoli na jam’iyyar da aka gudanar a Abuja, Sanata Kwankwaso ya ce ba gaggawa suke yi ba. ”Ƴaƴan […]