Tirela Ta Yi Ajalin Mutane 23
Wasu mutane 23 sun gamu da ajalinsu a wani hatsari da ya rutsa da su a gadar sama ta Muhammadu Buhari da ke hotoro kan hanyar Kano zuwa Maiduguri a ranar Juma’ar da ta gabata.
Wasu mutane 23 sun gamu da ajalinsu a wani hatsari da ya rutsa da su a gadar sama ta Muhammadu Buhari da ke hotoro kan hanyar Kano zuwa Maiduguri a ranar Juma’ar da ta gabata.
Hukumar kula da inshoran lafiya ta ƙasa (NHIs), ta ɓullo da wani shiri na raba daidai wurin sayen magani ga masu fama da cutar kansa a Najeriya. A ƙarƙashin shirin, waɗanda suke fama da cutar kansa kuma suke samun kulawar kikitoci za su samu tallafin da ya kai Naira 400,000 domin inganta lafiyarsu. Darakta-janar na […]
Asusun kula da kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya UNICEF ya ce kusan kananan yara dubu dari biyu da hamsin (250,000) a Kano ba su taba samun allurar riga-kafi na yau da kullum ba, lamarin da ya sa Kano ta kasance jiha mafi yawan wadan da ba a musu riga kafi a Najeriya. Shugabar ofishin […]
Gwamnatin jihar Jigawa ta ƙulla ƙawance da kamfanonin samar da dabino na ƙasar Saudiyya da kamfanin Netay Agro-Tech a Najeriya domin bunƙasa noman dabino a jihar.
Masarautar Zazzau ta sanar da rasuwar ɗaya daga cikin manyan fadawan Sarkin Zazzau, kuma Sarkin Yaƙin Zazzau, Alhaji Rilwanu Yahaya Pate, da safiyar ranar Alhamis yayin da ake tsaka da taro a Babban Asibitin Gambo Sawaba da ke Kofar Gayan, Zariya. Marigayin yana cikin tawagar Sarkin Zazzau, Malam Ahmed Nuhu Bamalli, lokacin da mutuwa ta […]
Dangote ya ce fitar da kayayyaki zuwa kasuwannin duniya, ciki har da Saudiyya, ya nuna irin kayayyakin da matatar ta ke samarwa.
An bayyana cewa gwamnatin Najeriya ta Ware Biliyan 252 Don Kammala Aikin Titin Abuja-Kaduna-Kano
Al’ummar garin Rimin Zakara dake jihar Kano, maza da mata, sun fito domin bayyana damuwarsu kan rashin biyan su diyyar gonaki da gidajensu
Shahararre kuma tsohon ɗan wasan ƙungiyoyin ƙwallon kafa, Sporting CP da Manchester United da Real Madrid, da Juventus wato Cristiano Ronaldo ya yi wasu kalamai bayan ƙungiyarsa ta Al Nassr ta zazzaga kwallaye a gasar Saudi Pro League.
Agogon da ke hasashen tashin duniya ya ƙara matsawa da daƙiƙa ɗaya, inda yanzu ya rage daƙiƙa 89 ko kuma minti ɗaya da sakan 20 kafin tashin duniya, lokaci mafi kusa da ya taɓa kaiwa.