Litar Man fetur ta zama Naira 897 A Najeriya
NNPCL ya tabbatar da ƙara kuɗin litar man fetur a Najeriya.
NNPCL ya tabbatar da ƙara kuɗin litar man fetur a Najeriya.
Sakamakon mamakon ruwan sama da ake ci gaba da tafkawa a sassa daban-daban na duniya, a yankin kasar Nijar an yi wani gagarumin ruwan sama a jihar Maradi inda yayi asarar rayuka da dama.
Hukumar zaɓe ta jihar Kano, KANSIEC, ta matso da zaɓen ƙananan hukumomi 44 da a baya ta tsara yi ranar 30 ga watan Nuwamba, 2024, zuwa ranar 26, ga watan Oktoba, 2024.
Wani matashi mai aikin shara a filin jirgin Malam Aminu da ke Kano ya mayar da Dala Dubu 10 da ya tsinta, kudin da sun kai kimanin Naira miliyan 16, da ya tsinta.
Babban Daraktan Hukumar ta NIA ya ce ba wani babban dalili bane ya sa shi ajjiye aikinsa.
Shugaban ƙungiyar ɗaliban Najeriya, Muhammad Sabo ya shaida wa manema labarai cewa a wannan karon ƙungiyar baza ta zuba ido taga ana cutar da ɗaliban ba.
Daga Suraj Na Iya Idris Kududdufawa Babbar gadar da ake shiga babban birnin Yamai a kasar Nijar ta karye sakamakon mamakon ruwa saman da ake yi samu a yankin. Gadar ta karye ne tsakanin mahadar jihar Doso da mahadar shiga birnin na Yamai. Mafiya yawan al’ummar da suke bi ta jihar Doso domin shiga birnin […]
Tinubu ya naɗa Farfesa Abdullahi Sale Pakistan ne bayan ya cire Jalal Arabi da a yanzu ake cigaba da bincikensa.
Mataimakin shugaban ƙasa Kashim Shettima ya bayyana cewa shugaba Tinubu mutun ne mai tawali’u da ƙanƙan da kai kuma bai yarda da al’mubazzaranci ba. A cewar wata majiya, Shettima ya bayyana hakan ne ranar Alhamis a wani taron ƙaddamar da littafi a Abuja. Ya ƙara da cewa gidansa na Maiduguri ya fi gidan Tinubu na […]
An buƙaci ‘yan jarida su riƙa aiki a bisa doron doka da oda a yayin gudanar da ayyukansu a Najeriya