Gawar Tsohon Mataimakin Gwamnan Nasarawa Ta Iso Najeriya Daga Masar
Gawar tsohon Mataimakin Gwamnan Jihar Nasarawa kuma tsohon ƙaramin Ministan Birnin Tarayya (FCT), Sanata Solomon Aku Ewuga, ta iso Najeriya daga kasar Masar inda ya rasu yana da shekaru 70.