An Dakatar da Tattara Sakamakon Zaɓen Gwamna a jihar Adamawa
An Dakatar Tattara Sakamakon Zaɓen Gwamna a jihar Adamawa
An Dakatar Tattara Sakamakon Zaɓen Gwamna a jihar Adamawa
Zaɓe: Wani Shugaban Majalisa Ya Sha Kaye a Hannun Wani Matashi
Kano: Al’ummar Rijiyar Zaki Sun Zargi Wasu da Yunkurin Satar Akwatin Zabe
Kano:An Harbe Wani Kantsila Kan Zargin Satar Akwati
Wani ɗan takarar sanata na shiyyar Yamma na jihar Nassarawa Wakili Kabiru-Muhammad, ya shigar da ƙara gaban wata kotu saboda cire tambarin jam’iyyarsa ta NNPP da hukumar zaɓen ta yi a zaɓen da aka gudanar a ranar 25 ga watan da ya gabata. A yayin da yake magana da manema labarai bayan shigar da ƙara […]
Ɗan takarar gwamnan na jam’iyyar Labour Party a jihar Adamawa, Umar Mustapha Otumba ya sanar da janyewa ‘yar takarar gwamna, kuma mace tilo a ƙasar nan sanata Aisha Ahmad Binani tare alƙawarin mara mata baya.