Siyasa

APC ta nada Abdulaziz Yari a matsayin jagoran kamfen na Tinubu

Jam’iyyar APC ta nada tsohon Gwamnan Jihar Zamfara, Sanata Abdulaziz Yari, a matsayin Darakta-Janar na Kwamitin Yakin Neman Zaben Tinubu-Shettima a zaben 2027 da ke tafe.  Da take sanar da kafa Kwamitin Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa na 2027 a ranar Asabar, APC ta ce Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai kasance shugaban kwamitin, Kashim Shettima a […]

Read more

Uba Sani ya ɗauki Jerry Adams mataimakinsa a Zaɓen 2027

Gwamna Uba Sani na Jihar Kaduna, ya sanar da ɗaukar Jerry Adams a matsayin mataimakinsa a Zaɓen 2027, bisa shawarwari da addu’o’i da ya ce sun jagoranci wannan mataki. Hakan na ƙunshe ne cikin wata sanarwa da gwamnan ya fitar a shafinsa na X a yammacin wannan Talatar. Uba Sani ya ce ɗaukar Jerry Adams […]

Read more

Yan Daba Sun Wawushe Katinan Zabe PVC a Jihar Osun

Wasu da ake zargin yan daba ne sun kai hari ofishin hukumar zabe ta INEC a makarantar Oyinlola DC, Okuku da ke jihar Osun tare da sace katinan zabe. Rahotanni sun ce maharan sun yi harbi a sama tare da tarwatsa jama’ar da ke wurin, kafin su kwashe katinan zabe na dindindin (PVC) dake cikin […]

Read more

Kwankwaso ya caccaki Ganduje

Mataimakin ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar NDC, Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi watsi da kalaman tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Abdullahi Ganduje, cewa tikitin takarar Peter Obi da Kwankwaso ba zai yi tasiri a Jihar Kano ba. Kwankwaso, yayin wata hira da gidan talabijin na News Central TV, ya ce APC ba ta […]

Read more