• Home  
  • Gwamnan Kano Engr. Abba Kabir Yusuf ya rantsar da karin kwamishinoni 3
- Labarai

Gwamnan Kano Engr. Abba Kabir Yusuf ya rantsar da karin kwamishinoni 3

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya jagoranci taron majalisar zartarwa na jihar a jiya Litinin, Inda a yayin taron aka rantsar da sabbin kwamishinoni guda 3

Gwamnan Kano Engr. Abba Kabir Yusuf ya rantsar da karin kwamishinoni 3

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya jagoranci taron majalisar zartarwa na jihar a jiya Litinin, Inda a yayin taron aka rantsar da sabbin kwamishinoni guda 3

Sabbin kwamishinonin da aka rantsar sun haɗar da:

1- Hajiya Amina S. Abdullahi (HOD) a matsayin kwamisiniyar ma’aikatar ayyuka na musamman.

2. Hon. Ibrahim Namadi Dala Kwamishinan Ma’aikatar Duba Ayyuka da Nagartar Aiki.

3. Prof. Ibrahim Jibrin Fagge a matsayin kwamishinan ma’aikatar kuɗi.

Yayin bikin rantsuwar Gwamna Abba Kabir Yusuf ya taya sabbin kwamishinonin murna tare da horar su da su yi aiki bisa gaskiya da rikon amana.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai