Home » Hotuna: An Sake Karrama Matashin da Ya Tsinci Naira Miliyan 15 a Kano

Hotuna: An Sake Karrama Matashin da Ya Tsinci Naira Miliyan 15 a Kano

by Muhammad Auwal Suleiman
0 comment
A cigaba da jinjina wa matashin nan mai suna Auwalu Salihu, da ya tsinci kudi kimanin Naira miliyan sha biyar kuma ya mayarwa da mai shi.

A cigaba da jinjina wa matashin nan mai suna Auwalu Salihu, da ya tsinci kudi kimanin Naira miliyan sha biyar kuma ya mayarwa da mai shi.

Hukumar yaki da cin Hanci da Rashawa ta Jahar Kano wacce Barrister Muhyi Magaji Rimin Gado ke jagoranta ta karrama shi.

You may also like

Leave a Comment

Muhasa TVR kafa ce ta labarai mai cikakkiyar rajista wadda manufarta ita ce ilimantarwa, da wayar da kai da Inganta al’adun Hausawa da kuma nishaɗantarwa.
Muna nan a kan titin Guda Abdullahi gida mai lamba 19 a Farm Centre, jihar Kano.

Ra'ayi

Labarai da Dumi-dumi

©MuhasaTVR 2023. Ku nemi izini kafin yin amfani da duk abin da aka wallafa a wannan shafi

Are you sure want to unlock this post?
Unlock left : 0
Are you sure want to cancel subscription?