• Home  
  • Jakadiyyar Ingila a Najeriya Ta Koka Game da Ƙarancin Mata a Harkar Siyasa
- Labarai

Jakadiyyar Ingila a Najeriya Ta Koka Game da Ƙarancin Mata a Harkar Siyasa

Jakadiyar Birtaniya a Najeriya Catriona Laing ta ce an ƙi bai wa mata a ƙasar damar da ta kamata wajen ganin sun bayar da gudummawa domin ci gaban ƙasar.

Jakadiyar Birtaniya a Najeriya Catriona Laing ta ce an ƙi bai wa mata a ƙasar damar da ta kamata wajen ganin sun bayar da gudummawa domin ci gaban ƙasar.

Catriona Laing ta bayyana haka ne lokacin wata tattaunawa ta musamman da BBC, inda ta kuma nuna damuwa kan raguwar yawan matan da aka zaɓa ko bai wa muƙaman siyasa a gwamnatin Najeriya.

Tace ta  lura da cewa yawan matan da suka samu nasarar cin zaɓe zuwa majalisar tarayya a zaɓen da aka kammala, ya ragu matuka idan aka kwatanta da zaɓen 2019.

Ta ce hakan ya mayar da Najeriya baya a ɓangaren siyasa.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai