• Home  
  • Katsina: ‘ya’yan ƙungiyar ƙwadago sun tsunduma yajin aiki
- Labarai

Katsina: ‘ya’yan ƙungiyar ƙwadago sun tsunduma yajin aiki

Wasu al’ummar cikin birnin Katsina, Sun bayyana yunkurin kungiyoyin kwadago na NLC da TUC a matsayin abu marar dalili da kuma rashin tausayin da al’umma suke ciki.

Wasu al’ummar cikin birnin Katsina, Sun bayyana yunkurin kungiyoyin kwadago na NLC da TUC a matsayin abu marar dalili da kuma rashin tausayin da al’umma suke ciki.

Sun bayyana cewa lamarin da ya shafi shugaban kungiyar kwadago a jihar Imo, wanda kungiyoyin kwadagon suka fake dashi abune da ya shafeshi shi kadai, inda suka bayyana cewa bai kamata a ingiza maaikata shiga yajin aikin ba, wanda yin hakan zai kara jefa rayukansu cikin mawuyacin hali.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai