• Home  
  • Kotu ta ayyana ranar da za ta yi hukunci kan zaben gwamnan Kano
- Labarai

Kotu ta ayyana ranar da za ta yi hukunci kan zaben gwamnan Kano

Kotun sauraron kararrakin zabe ta ayyana ranar Laraba, 20 ga watan Satumba domin yanke hukuncin shari’ar kan kujerar Gwamnan Kano.

Kotu ta ayyana ranar da za ta yi hukunci kan zaben gwamnan Kano

Kotun sauraron kararrakin zabe ta ayyana ranar Laraba, 20 ga watan Satumba domin yanke hukuncin shari’ar kan kujerar Gwamnan Kano.

A cikin wata sanarwa da ta fito daga Kotu sauraren kararrakin zaben Mai dauke da sa hannun maga takardar kotun, ta ce za a gudanar da zaman yanke hukuncin ne a babbar Kotun jihar Kano dake Miller Road a Kano.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai