• Home  
  • Mai martaba Sarkin Zazzau ya koka kan yadda alhazan Najeriya suka gudanar da Aikin Hajji Bana
- Labarai

Mai martaba Sarkin Zazzau ya koka kan yadda alhazan Najeriya suka gudanar da Aikin Hajji Bana

 Kasancewar shi  jagoran Alhazan jihar Kaduna a matsayin, Amirul Hajjin bana, ya ce aikin hajjin bana na cike da matsaloli da ya kamata mahukunta su duba domin su sauya salo.

Ahmad Nuhu Bamalli

Mai martaba Sarkin Zazzau Ambasada Ahmad Nuhu Bamalli yace Aikin Hajji Bana Na Cike Da Matsaloli.

 Kasancewar shi  jagoran Alhazan jihar Kaduna a matsayin, Amirul Hajjin bana, ya ce aikin hajjin bana na cike da matsaloli da ya kamata mahukunta su duba domin su sauya salo.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai