• Home  
  • Majalisar dokokin Najeriya ta ɗage zamanta
- Babban Labari - Labarai

Majalisar dokokin Najeriya ta ɗage zamanta

Majalisar dokokin Najeriya ta ɗage zamanta zuwa ranar 5 ga watan Maris mai kamawa. Tun da farko an tsara majalisar za ta koma zama ranar 24 ga watan Fabrairu. Sai dai cikin wata sanarwa da akawun majalisar, Kamoru Ogunlana ya fitar, ya ce majalisar ta ɗage komawar ne domin bai wa kwamitocinsa damar kammala ayyukan […]

Majalisar dokokin Najeriya ta ɗage zamanta zuwa ranar 5 ga watan Maris mai kamawa.

Tun da farko an tsara majalisar za ta koma zama ranar 24 ga watan Fabrairu.

Sai dai cikin wata sanarwa da akawun majalisar, Kamoru Ogunlana ya fitar, ya ce majalisar ta ɗage komawar ne domin bai wa kwamitocinsa damar kammala ayyukan da ke gabansu na kare kasafi.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai