Tag: Abuja

Babban Labari

Kotu ta ba da belin El Rufai kan naira miliyan 100

Wata babbar kotun tarayya a Abuja ta bayar da belin tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El Rufai. An bayar da belinsa ne kan naira miliyan 100 da mutum guda da zai tsaya masa kan makamancin kuɗin. Mai Shari’a Joyce Abdulmalik ta bayyana tsauraran ƙa’idodin belin inda ta ce wanda zai tsaya masa dole ne […]

Babban Labari

NOA ta buƙaci ICAN ta sanya gaskiya da kyawawan ɗabi’u a aikita na akanta

Shugaban hukumar wayar da kai ta ƙasa NOA, Mallam Lanre Issa-Onilu, ya buƙaci  ICAN da su mayar hankali wajen ɗabbaƙa kyawawan ɗabi’un kishin ƙasa a matsayin muhimmin ɓangare na aikinsu a faɗin Najeriya. Ya bayyana sana’ar akanta a matsayin ginshiƙi wajen inganta gaskiya, riƙon amana da kuma bayyana gaskiya a tsarin tattalin arziki. Sanarwar ta […]

Babban Labari

Gwamnatin tarayya ta buɗe  rajista ga masu sha’awar shiga zagaye na biyu na shirin TVET na ƙasa

A wani yunkuri na bai wa matasan Najeriya kwarewar sana’o’i da rage rashin aikin yi, tare da inganta harkokin kasuwanci domin cigaban kasa, gwamnatin tarayya ta hannun Ma’aikatar Ilimi ta bude shafin rajista ga masu sha’awar shiga zagaye na biyu na shirin Koyon Fasaha da Sana’o’i (TVET). Shirin zai bayar da horo na aiki kai […]

Babban Labari

Kotun ƙoli ta sanya ranar sauraron ɗaukaka ƙara kan rikicin PDP

Kotun Ƙolin Najeriya ta sanya ranar 22 ga watan Afrilu domin sauraron daukaka kara da ta samo asali daga rikicin shugabanci da ke addabar jam’iyyar PDP. Jaridar PUNCH ta rawaito cewa ƙararrakin sun fito ne daga wani ɓangare na jam’iyyar karkashin jagorancin tsohon Ministan Ayyuka na Musamman, Kabiru Tanimu Turaki, wanda ke ƙalubalantar hukuncin kotun […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000