Ruwan sama da iska ya lalata babbar tashar motoci ta Kugbo a Abuja
Ruwan sama da iska mai ƙarfi suka lalata tashar motoci ta Kugbo da sauran gine-ginen gwamnati a hanyar Mararaba da ke Babban Birnin Tarayya, Abuja.
Ruwan sama da iska mai ƙarfi suka lalata tashar motoci ta Kugbo da sauran gine-ginen gwamnati a hanyar Mararaba da ke Babban Birnin Tarayya, Abuja.
Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya tsinci kansa a tsaka mai wuya, biyo bayan barazanar harbin ɗan jarida yayin da ake tsaka da gabatar da shiri a gidan talabijin. Wike ya yi wa fitaccen ɗan jaridar gidan talabijin na Channels, Seun Okinbaloye, barazanar harbi, lamarin da ya fusata ƙungiyoyin ’yan jarida da na kare […]
Hukumar zaɓen Najeriya ta yi watsi da kiraye-kirayen da wasu ke yi wa shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan ya sauka daga muƙaminsa. Cikin wata sanarwa da INEC ɗin ta fitar ta bayayna kiraye-kirayen da hari kan dokokin da suka kafa hukumar. A ranar Alhamis ne jam’iyyar ADC mai hamayya a ƙasar, ɓangaren David Mark ta […]
Sheikh Dr. Isa Pantami ya buƙaci Malam Nasir El-Rufai da abokan siyasarsa su ajiye saɓanin da ke tsakaninsu, ya yi wannan kiran ne a makabarta yayin binne mahaifiyar El-Rufai, Hajiya Umma, a Abuja. Pantami ya yi wannan kira ne a huɗubarsa a maƙabartar Gudu ranar Lahadi. Ya roƙi shugabanni su fifita haɗin kai tare da tunawa […]
Jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya ta zaɓi sabbin shugabannin da za su jagorance har an da shekaru huɗu masu zuwa. An zaɓi sabbin shugabbnin ne a lokacin babban taron jam’iyyar na ƙasa da aka gudanar ranar Juma’a a Abuja. APC ta sanar da zaɓen Farfesa Nentawe Yilwatda – shugaban riƙon jam’iyyar – a matsayin cikakken […]
Aƙalla wakilai 8,433 daga sassan Najeriya daban-daban ne tare da gwamnoni 31 ne ake sa ran za su halarci babban taron ƙasa na jam’iyyar APC mai mulkin ƙasar. Shugaban ƙasar Bola Tinubu da ministocinsa da ma gwamnonin jam’iyyar 31 ne za su jagoranci taron. Jam’iyyar za ta zaɓi shugabannin da za su jagorance nan da […]
Jami’an Hukumar EFCC mai yaƙi da masu yi wa tattalin arziki zagon ƙasa sun yi wa gidajen tsohon Ministan Shari’a, Abubakar Malami ƙawanya a wani yunkuri na ƙwace muhallin tsohon Babban Lauyan na Najeriya. Tun dai a ranar Litinin da ta gabata ce jami’an EFCCn suka ka ziyarci wasu gidajen tsohon ministan da ke Maitama […]
Jami’an Hukumar Yaƙi da Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Ƙasa (NDLEA), sun kama wani mutum mai shekaru 74 a Filin Jirgin Sama na Nnamdi Azikiwe da ke Abuja, bisa zargin yunƙurin safarar hodar iblis. An kama mutumin, mai suna Ikwuakalom Nwakoro Emeka ne, a ranar Asabar yayin da ake binciken fasinjoji kafin hawa jirgin […]
Majalisar dokokin Najeriya ta ɗage zamanta zuwa ranar 5 ga watan Maris mai kamawa. Tun da farko an tsara majalisar za ta koma zama ranar 24 ga watan Fabrairu. Sai dai cikin wata sanarwa da akawun majalisar, Kamoru Ogunlana ya fitar, ya ce majalisar ta ɗage komawar ne domin bai wa kwamitocinsa damar kammala ayyukan […]
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu, ya ce dole ne a gyara abubuwan da ba sa aiki a ƙasar tare da haɗin gwiwar ƴan kasa domin tabbatar da ci gaban al’umma da tsaron rayuka. Tinubu ya fadi hakan ne a walimar buɗe baki da ya shirya wa gwamnoni da sauran muƙarabban gwamnati a fadar shugaban ƙasa. Tinubu […]